
Wanene daga cikin wadannan yan takarar PDP zai iya kada Buhari a 2019?
Daga cikin yan takarar shugabancin Nigeria a tutar jam’iyyar PDP a yanzun akwai kuma kusan yan jam’iyyar goma da suka nuna aniyar fitowa takara a 2019, wanda in aka tsayar da daya daga cikinsu zai kara da shugaban kasa Muhammadu Buhari na jam’iyyar APC a zabe mai zuwa
Daga cikinsu akwai :
1 Atiku Abubakar tsohon mataimakin shugaban kasa da ya fito daga jihar Adamawa
2 Donald Duke , tsohon gwamnan jihar Cross River
3 Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jigawa
4 Sanata Ahmad Muhammad Makarfi, tsohon gwamnan jihar Kaduna
5 Sanata David Mark, tsohon shugaban majalissar dattawan Nijeriya wanda ya fito daga jihar Benue
6 Ibrahim Hassan Dankwambo, gwamnan jihar Gombe dake mulki karo na biyu a yanzun haka.
7 Kabiru Tanimu Turaki , tsohon minista ,ya fito daga jihar Kebbi
8 Sanata Datti Baba-Ahmed , daga jihar Kaduna
9 Gwamna Ayodele Fayose, Gwamnan jihar Ekiti mai ci karo na biyu
10 Malam Ibrahim Shekarau, tsohon gwamnan jihar Kano sannan kuma tsohon ministan Ilimi.
Related posts:
- Firar Tata da Katsina Post Hausa (KASHI NA DAYA)! Ko kasan asalin sunan ‘TATA’? (KARANTA)
- Firar mu da Tata (KASHI NA BIYU)! Ya bayyana ra’ayin sa game da jam’iyyar APC (KARANTA)
- Tata ya rubuta sabuwar budaddiyar wasika zuwa ga limamin izala na Funtua, ya bada hakuri (Karanta)
- GYARA KAYANKA: Matasa; surutu ko Daukar Matakin Gyara?